|
# Wanene marubucin wannan misalai?
|
|
|
|
Sulemanu, sarkin Isra'ila, ne marubucin wannan misalai.
|
|
|
|
# Ta yaya ne waɗannan misalai suke koyar wa mutane su yi rayuwa?
|
|
|
|
Waɗannan misalai na koyar da mutane su yi rayuwa ta wurin yin abin da ke daidai, gaskiya da adalci.
|