8 lines
288 B
Markdown
8 lines
288 B
Markdown
# Yaya Allah ke kallon Kyautar da Filibiyawa suka yi wa Bulus?
|
|
|
|
Allah ya ji dadi da sadaukarwar da Filibiyawa suka yi wa Bulus.
|
|
|
|
# Menene Bulus ya ce Allah zai yi wa Filibiyawa?
|
|
|
|
Bulus ya ce Allah zai wadata kowace bukatar Filibiyawa daga cikin yawar daukakarsa da take ga Almasihu Yesu.
|