ha_tq/jer/15/19.md

8 lines
183 B
Markdown

# Menene ya kamata Irmiya yayi don ya sami gyara?
Ya kamata ya tuba.
# Wanne irin mutane ne Yahweh zai ceci Irmiya daga wurin su?
Zai cece shi daga wurin mugaye da marasa tausayi.