ha_tq/rev/01/07.md

8 lines
303 B
Markdown
Raw Permalink Normal View History

2021-05-28 15:51:50 +00:00
# Su wanene za su gan Yesu idan ya dawo?
Idan Yesu ya dawo dukkan idanuwa zasu gan shi, har ma da waddanda suka soke shi.
# Ta yaya Ubangiji Allah ya bayanin kansa?
Ubangiji Allah ya bayyana kansa a matsayin Farko da kuma Karshe, wanda shi a yanzu, shi yake tun, shi kuma ya ke zuwa, mafi girma. ...