ha_tq/jer/49/26.md

4 lines
162 B
Markdown
Raw Permalink Normal View History

2021-05-28 15:51:50 +00:00
# Menene zai faru sa'anda Yahweh ya kunna wuta a bangon Damaskus?
wutan zata cinye kagara mai ƙarfi ta Ben Hadad, kuma 'yan mazan ta da mayaƙan ta za su mutu.