897 B
897 B
Muhimmin Bayani:
Yahweh ya cigaba da bai wa Obadiya tsako don Idom
Gama ranar Yahweh ta yi kusa a bisa kan dukan kasashe.
Ba da jimawa ba Yahweh zai nuna wa dukan kasashe da cewa shi ne Ubangiji
Kamar yadda ka yi haka za'a yi maka
AT: "zan yi maka dai dai kamar yadda kuka yi wa shauran kasashe." (Duba: rc://*/ta/man/translate/figs-activepassive)
hakin ku zai koma a kanku
AT: "za ku sami sakamakon abubuwan da kuka yi."
Amma ku
Karmar nan "ku" na nufin jama'an Yahuda
kamar yadda kun bugu
Annabawa sun kwatanta mutanen da Yahweh ya horar da shan horo daga Yahweh. AT: "kamar yadda na horaceku."
Dutse na tsarkaka
Haka ake kiran Yerusalem
dukkan kasashe zasu cigaba da sha
AT: "zan hukunta dukkan kasashe babu iyaka." Yahweh ya hukunta Yerusalem, amma ya dakanta domin kaɗa ya hallaka dukan mutanen. Duk da haka, zai hukunta sauran kasashe har sai sun kare.