32 lines
897 B
Markdown
32 lines
897 B
Markdown
|
# Muhimmin Bayani:
|
||
|
|
||
|
Yahweh ya cigaba da bai wa Obadiya tsako don Idom
|
||
|
|
||
|
# Gama ranar Yahweh ta yi kusa a bisa kan dukan kasashe.
|
||
|
|
||
|
Ba da jimawa ba Yahweh zai nuna wa dukan kasashe da cewa shi ne Ubangiji
|
||
|
|
||
|
# Kamar yadda ka yi haka za'a yi maka
|
||
|
|
||
|
AT: "zan yi maka dai dai kamar yadda kuka yi wa shauran kasashe." (Duba: [[rc://*/ta/man/translate/figs-activepassive]])
|
||
|
|
||
|
# hakin ku zai koma a kanku
|
||
|
|
||
|
AT: "za ku sami sakamakon abubuwan da kuka yi."
|
||
|
|
||
|
# Amma ku
|
||
|
|
||
|
Karmar nan "ku" na nufin jama'an Yahuda
|
||
|
|
||
|
# kamar yadda kun bugu
|
||
|
|
||
|
Annabawa sun kwatanta mutanen da Yahweh ya horar da shan horo daga Yahweh. AT: "kamar yadda na horaceku."
|
||
|
|
||
|
# Dutse na tsarkaka
|
||
|
|
||
|
Haka ake kiran Yerusalem
|
||
|
|
||
|
# dukkan kasashe zasu cigaba da sha
|
||
|
|
||
|
AT: "zan hukunta dukkan kasashe babu iyaka." Yahweh ya hukunta Yerusalem, amma ya dakanta domin kaɗa ya hallaka dukan mutanen. Duk da haka, zai hukunta sauran kasashe har sai sun kare.
|