ha_tn/ezr/04/23.md

524 B

an karanta dokar sarki Atazazas

Za'a iya juya wannan a, wanda a wani takaddama za ku bukaci ku bayyana a fili wanda ya juya ya kuma karanta wasikar daga sarki Atazazas zuwa ga jami'ansa" (Dubi: [[rc:///ta/man/translate/figs-activepassive]] and [[rc:///ta/man/translate/figs-explicit]])

Rehum

Juya kamar a EZR 2:1.

Shimshaya

Juya kamar a EZR 4:7.

aiki na gidan Allah a Urushalima ya tsaya har sai shekara ta biyu na mulkin Dariyos

bata lokacin nan ya kai kimanin shekara shashida