ha_tw/bible/names/nineveh.md

518 B

Ninebe, Baninebe

Gaskiya

Ninebe ne babban birnin Asiriya. Baninebe shi ne wanda yake zaune a Ninebe.

  • Allah ya aiki annabi Yonah ya faɗakar da Ninebawa su juyo daga hanyoyin muguntarsu. Mutanen suka tuba Allah kuma bai hallaka su ba.
  • Daga baya Asiriyawa suka daina bauta wa Allah. Suka ci sarautar Isra'ila suka kwashe mutanen zuwa Ninebe.

(Hakanan duba: Asiriya, Yona, tuba, juyawa)

Wuraren da ake samunsa a Littafi Mai Tsarki:

  • Farawa 10:11-14
  • Yona 01:03
  • Yona 03:03
  • Luka 11:32
  • Matiyu 12:41