22 lines
743 B
Markdown
22 lines
743 B
Markdown
|
# Kayinu
|
||
|
|
||
|
## Gaskiya
|
||
|
|
||
|
Kayinu da ƙanensa Habila sune 'ya'ya maza na Adamu da Hauwa'u da aka faɗi a Litttafi Mai Tsarki.
|
||
|
|
||
|
* Kayinu manomi ne wanda ya noma kayan abinci Habila kuwa makiyayin tumaki ne.
|
||
|
* Kayinu ya kashe ɗan'uwansa Habila a cikin hasalar ƙyashi, saboda Allah ya karɓi hadayar Habila, amma bai karɓi hadayar Kayinu ba.
|
||
|
* Horon da Allah ya bashi shi ne ya kore shi daga gonar Iden ya gaya masa ƙasa baza ta ƙara bashi ammfani ba.
|
||
|
* Allah ya sa lamba a goshin Kayinu wadda alama ce Allah zai kare shi daga kisa daga mutane sa'ad da yake yawo barkatai.
|
||
|
|
||
|
(Hakanan duba: Adamu, hadaya)
|
||
|
|
||
|
Wuraren da ake samunsa a Littafi Mai Tsarki:
|
||
|
|
||
|
* 1 Yahaya 03:12
|
||
|
* Farawa 04:02
|
||
|
* Farawa 04:09
|
||
|
* Farawa 04:15
|
||
|
* Ibraniyawa 11:4
|
||
|
* Yahuda 01:11
|