ha_tq/ezk/14/01.md

248 B

Wanene suka zo wurin Ezekiyel don su tambaye shi?

Dattawan Isra'ila ne suka zo wurin Ezekiyel don su tambaye shi.

Me yasa Yahweh yayi tambaya ko ya kamata mutanen su roke shi?

Yahweh yace saboda dattawan sun ɗauki gunmakan su a zuciyar su.