676 B
676 B
Muhimmin Bayani
Ubangiji ya cigaba da bayar da tsako wa Obadiya game da Edom
Idan mafasa sun zo da daddare
"ko kuma, Idan mafasa sun zo cikin dare"
Mafasa
masu satar kaya da karfi daga mutane
yaya aka yanke ka
Yahweh ya yi wannan magana a tsakiyar jumla domin ya nuna da cewa hukuncin Idom abin razana ne. AT: "aiya, an hallaka ta kurmus."
Ashe ba za su saci daidai da su ba kaɗai?
AT: "Za su saci daidai da su ne kaɗai."
Yadda a ka yi taɓargaza da ɓoyayyiyar dukiyar Isuwa
AT: "Aiya, magabta sun bincike Isuwa; sun nemi ɓoyayyiyar dukiyar sa." (Duba: rc://*/ta/man/translate/figs-activepassive)
Taɓargaza
bincike domin a saci abubuwa