28 lines
676 B
Markdown
28 lines
676 B
Markdown
|
# Muhimmin Bayani
|
||
|
|
||
|
Ubangiji ya cigaba da bayar da tsako wa Obadiya game da Edom
|
||
|
|
||
|
# Idan mafasa sun zo da daddare
|
||
|
|
||
|
"ko kuma, Idan mafasa sun zo cikin dare"
|
||
|
|
||
|
# Mafasa
|
||
|
|
||
|
masu satar kaya da karfi daga mutane
|
||
|
|
||
|
# yaya aka yanke ka
|
||
|
|
||
|
Yahweh ya yi wannan magana a tsakiyar jumla domin ya nuna da cewa hukuncin Idom abin razana ne. AT: "aiya, an hallaka ta kurmus."
|
||
|
|
||
|
# Ashe ba za su saci daidai da su ba kaɗai?
|
||
|
|
||
|
AT: "Za su saci daidai da su ne kaɗai."
|
||
|
|
||
|
# Yadda a ka yi taɓargaza da ɓoyayyiyar dukiyar Isuwa
|
||
|
|
||
|
AT: "Aiya, magabta sun bincike Isuwa; sun nemi ɓoyayyiyar dukiyar sa." (Duba: [[rc://*/ta/man/translate/figs-activepassive]])
|
||
|
|
||
|
# Taɓargaza
|
||
|
|
||
|
bincike domin a saci abubuwa
|