32 lines
857 B
Markdown
32 lines
857 B
Markdown
|
# Muhimmin Bayani:
|
||
|
|
||
|
Yahweh ya cigaba da bai wa Obadiya tsakonsa
|
||
|
|
||
|
# tsira
|
||
|
|
||
|
Wanɗannan sune mutanen da suka wanzu bayan hukuncin Yahweh. AT: "tsira daga hukuncin Yahweh" (Duba: [[rc://*/ta/man/translate/figs-explicit]])
|
||
|
|
||
|
# da ita
|
||
|
|
||
|
kalmar "ita" na nufin dutsen sihiyona
|
||
|
|
||
|
# gidan Yakubu ... Yosef kamar harshen wuta
|
||
|
|
||
|
Yahweh ya kwatanta gidajen Yakubu da na Yosef da wuta domin zasu hallaka Isuwa kamar yadda wuta ke cinye yayi kurmus ba da ɓata lokaci ba. (Duba: [[rc://*/ta/man/translate/figs-metonymy]])
|
||
|
|
||
|
# harawa
|
||
|
|
||
|
"yayi" ko "kaikayi." wannan shine busasshiyar jikin amfanin gona wanda an rigaya an girbe hatsi daga jiki.
|
||
|
|
||
|
# sai su
|
||
|
|
||
|
kalmar "su" na nufin gidan Yakubu da gidan Yosef ne.
|
||
|
|
||
|
# zai kona su
|
||
|
|
||
|
kalmar "su" na nufin zuriyar Isuwa waɗanda sune kasar Idom.
|
||
|
|
||
|
# Babu wanda zai tsira daga gidan Isuwa
|
||
|
|
||
|
"Ba ko mutum ɗaya daga gidan Isuwa da zai tsira."
|