ha_2ki_tn_l3/04/21.txt

14 lines
575 B
Plaintext

[
{
"title": "a gadon mutumin Allah",
"body": "Wannan ɗakin da ta shirya wa Elesha idan yan wucewa ta Shumem."
},
{
"title": "mutumin Allah",
"body": "\"Elesha, mutumin Allah\""
},
{
"title": "domin in yi sauri zuwa wurin mutumin Allah sa'an nan in dawo.''\n",
"body": "Matar ta ce wa mai gidanta za ta ta ga Elesha amma bata gaya masa cewa saboda yaron su ya mutu ne ba. za a iya ƙara a fito da shi da kyau UDB. AT: \"don in yi sauri inje wurin mutumin Allah ina dawowa.\" Amma bata gaya wa mai gidanta ce wa yaronsu ya mutu.'' (Duba: figs_explicit)"
}
]