fix numbers

This commit is contained in:
Larry Versaw 2023-03-27 11:58:50 -06:00
parent 35c5443c41
commit a6224160ae
5 changed files with 8 additions and 8 deletions

View File

@ -158,7 +158,7 @@
\p
\v 1 Wannan shi ne lissafin zuriyar Adamu. A ranar da Allah ya hallici mutum, ya yi su a cikin kamanninsa.
\v 2 Namiji da mace ya hallice su. Ya albarkace su ya basu suna mutane a lokacin da ya hallice su.
\v 3 Da Adamu ya yi shekaru130 sai ya zama mahaifin ɗa a cikin kamanninsa sai ya kira sunansa Set.
\v 3 Da Adamu ya yi shekaru 130 sai ya zama mahaifin ɗa a cikin kamanninsa sai ya kira sunansa Set.
\v 4 Bayan Adamu ya haifi Set, ya yi rayuwa tsawon shekaru ɗari takwas. Sai ya zama mahaifin waɗansu 'ya'ya maza da mata masu yawa.
\v 5 Adamu ya yi rayuwa har shekaru 930 daga nan ya mutu.
\p
@ -191,7 +191,7 @@
\v 26 Bayan ya haifi Lamek, Metusela ya yi shekaru 782. Sai ya haifi waɗansu 'ya'ya maza da mata.
\v 27 Metusela ya rayu na tsawon shekaru 965 daga nan ya mutu.
\p
\v 28 Bayan ya yi shekaru182, sai ya haifi ɗa.
\v 28 Bayan ya yi shekaru 182, sai ya haifi ɗa.
\v 29 Sai ya kira sunansa Nuhu, yana cewa, "Wannan zai bamu hutu daga aikinmu daga kuma aikin hannuwanmu mai wuya, da zamu yi saboda Allah ya la'anta ƙasa."
\v 30 Lamek ya yi shekaru 595 daga nan ya haifi Nuhu. Daga nan ya haifi sauran 'ya'ya maza da mata.
\v 31 Lamek ya rayu na tsawon shekaru 777, daga nan ya mutu.

View File

@ -311,7 +311,7 @@
\v 34 Sa'ad da Fir'auna ya ga cewa ruwan sama ya tsaya, da ƙanƙarar, da tsawar aradun sun tsaya, sai ya sake yin zunubi ya taurare zuciyarsa, duk da bayinsa.
\v 35 Zuciyar Fir'auna ta taurare, don haka bai bar mutanen Isra'ila su tafi ba. Yadda Yahweh ya riga ya faɗa wa Musa cewa Fir'auna zai aikata.
\c 10
\cl Sura10
\cl Sura 10
\p
\v 1 Yahweh ya cewa Musa, "Ka tafi wurin Fir'auna, gama na taurare zuciyarsa da zuciyar bayinsa. Na yi haka ne domin in nuna waɗannan alamun ikon ƙarfina a cikin su.
\v 2 Na kuma yi haka ne domin ku gaya wa 'ya'yanku da jikokinku abubuwan dana yi, yadda na fusata bisa Masar, da kuma yadda na nuna alamu daban-daban na ƙarfin ikona a tsakaninsu. Da haka zaku sani Ni ne Yahweh."

View File

@ -103,7 +103,7 @@
\v 10 Gefen kudu zai zama sansanin Ruben a wajen matsayinsu. Shugaban sansanin Ruben shi ne Elizur ɗan Shedewur.
\v 11 Lissafin dake bataliyarsa 46,500 ne.
\v 12 Simiyon zai yi sansani a gaba da Ruben. Shugaban mutanen Simiyon shi ne Shelumiyel ɗan Zurishaddai.
\v 13 Lissafin bataliyarsa shi ne 59.300.
\v 13 Lissafin bataliyarsa shi ne 59,300.
\v 14 Kabilar Gad su ne gaba. Shugaban mutanen Gad shi ne Eliyasaf ɗan Deuyel.
\v 15 Lissafin bataliyarsa shi ne 45,650.
\v 16 Lissafin dukkan mutanen da aka bayar ga sansanin Ruben, bisa ga bataliyarsu, shi ne 151,450.

View File

@ -918,7 +918,7 @@
\v 26 Bayan farkon sabuwar shekara, Ben-Hadad ya tara Suriyawa su ka haura zuwa Afek su yi yaƙi da Isra'ila.
\v 27 Mutanen Isra'ila suka taru aka ba su guzuri da za su yi yaƙi da su. Mutanen Isra'ila suka kafa sasani a gabansu kamar kananan garkuna biyu na awaki, amma Aremiyawa suka cika ƙasar.
\v 28 Sai mutumin Allah ya zo kusa ya yi magana da sarkin Isra'ila ya ce, "Yahweh ya ce: 'Gama da ya ke Aremiyawa sun ce Yahweh shi allah na tuddai ne, amma ba shi ne allah na kwari ba, zan ba da dukkan wannan babban taron sojojin nan a hannunka, za ka sani Ni ne Yahweh.'"
\v 29 Sojojin suka kafa sansani daura da juna har kwana bakwai. A rana ta bakwai ɗin yaƙi ya fara. Mutanen Isra'ila suka kashe Aremiyawa nan ƙafa100,000 a rana ɗaya.
\v 29 Sojojin suka kafa sansani daura da juna har kwana bakwai. A rana ta bakwai ɗin yaƙi ya fara. Mutanen Isra'ila suka kashe Aremiyawa nan ƙafa 100,000 a rana ɗaya.
\v 30 Sauran suka gudu zuwa Afek, cikin birni, garun kuma ya faɗo akan mutune dubu ashirin da bakwai waɗanda suka rage. Ben-hadad kuwa ya gudu ya shiga cikin birni, cikin ƙuryar ɗaki.
\p
\v 31 Barorin Ben-Hadad suka ce da shi, "Duba yanzu, mun ji cewa sarakunan gidan Isra'ila sarakuna ne masu jinƙai. Idan ka yarda bari mu sa tufafin makoki mu ɗaura igiyoyi a kawunanmu, mu tafi wurin sarkin Isra'ila. Watakila zai bar ka da rai."

View File

@ -159,7 +159,7 @@
\v 1 Bayan wannan sai na ga mala'iku hudu suna tsaye bisa kusurwoyi hudu na duniya, suka rike iskoki hudu na duniya kamkam domin kada iska ta hura a kan duniya, a kan teku, ko wani itace.
\v 2 Sai na ga wani mala'ika na zuwa daga gabas, wanda yake da hatimin Allah mai rai. Ya yi kira da babbar murya da mala'ikun nan hudu da aka basu dama su azabtar da duniya da teku:
\v 3 "Kada ku azabtar da duniya, da teku, da itatuwa har sai mun sa hatimi bisa goshin bayin Allahnmu."
\v 4 Sai naji yawan wadanda aka hatimce: 144, 000, wadanda aka hatimce daga kowacce kabilar mutanen Isra'ila:
\v 4 Sai naji yawan wadanda aka hatimce: 144,000, wadanda aka hatimce daga kowacce kabilar mutanen Isra'ila:
\q
\v 5 dubu goma sha biyu aka hatimce daga kabilar Yahuza, dubu goma sha biyu daga kabilar Ra'ubainu, dubu goma sha biyu daga kabilar Gad,
\q
@ -224,7 +224,7 @@
\v 13 Mala'ika na shida ya busa kahonsa, sai na ji murya daga kahonin bagadin zinariya da ke gaban Allah.
\v 14 Muryar ta ce wa mala'ika na shida da ke rike da kahon, "Kwance mala'ikun nan hudu da ke daure a babban kogin Yufiretis,"
\v 15 Mala'iku hudun da aka shirya domin wannan sa'a, da wannan rana, da wannan wata, da kuma wannan shekara, aka sake su su kashe daya bisa uku na 'yan adam.
\v 16 Yawan sojoji da ke kan dawakai shine 200, 000, 000. Na ji adadin su.
\v 16 Yawan sojoji da ke kan dawakai shine 200,000,000. Na ji adadin su.
\v 17 Haka na ga dawakan a cikin wahayina da mahayansu: Sulkunansu jawur kamar wuta, bakin shudi, da kuma ruwan doruwa. Kawunan dawakan suna kama da na zakuna, daga bakunansu kuma wuta, da hayaki da farar wuta suka fito.
\v 18 Aka kashe daya bisa uku na mutane ta annoban nan uku: wuta, hayaki da farar wuta da suka fito daka bakunansu.
\v 19 Domin iko na dawakan na bakunansu da wutsiyoyinsu - domin wutsiyoyinsu suna kama da macizai, kuma suna da kawuna wadanda dasu suke ji wa mutane rauni.
@ -319,7 +319,7 @@
\p
\v 1 Sai na duba na ga Dan Ragon yana tsaye a kan Dutsen Sihiyona. Tare da shi akwai mutum dubu dari da arba'in da hudu wadanda aka rubuta sunansa da sunan Ubansa a goshinsu.
\v 2 Na ji wata murya daga sama mai kara kamar kogin ruwa mai gudu da kuma aradu mai kara. Muryar da na ji ta yi kama da masu molo suna kada molonsu.
\v 3 Suka raira sabuwar waka a gaban kursiyin da kuma gaban rayayyun halittun nan hudu, da kuma dattawan. Ba mai iya koyon wakar nan sai dai mutum 144, 000 nan wadanda aka fanso daga duniya.
\v 3 Suka raira sabuwar waka a gaban kursiyin da kuma gaban rayayyun halittun nan hudu, da kuma dattawan. Ba mai iya koyon wakar nan sai dai mutum 144,000 nan wadanda aka fanso daga duniya.
\v 4 Wadannan sune wadanda basu kazantar da kansu da mata ba, gama sun kebe kansu da tsarki daga halin jima'i. Wadannan ne ke bin Dan Ragon duk inda ya tafi. Aka fanso su daga cikin mutane domin su zama nunan fari domin Allah da Dan Ragon.
\v 5 Ba a iske karya a bakinsu ba; ba su da aibi.
\p