ha_psa_tq_l2/106/26.txt

6 lines
192 B
Plaintext

[
{
"title": "Mene ne Allah ya rantse zai yi sa'ad da ya ɗaga hannunsa?",
"body": "Allah ya rantse masu cewa zai barsu su mutu a hamada, zai kuma warwatsa zuriyarsu cikin al'ummai."
}
]