589 B
589 B
Zefaniya
Gaskiya
Zefaniya, ɗan Kushi, annabi ne wanda ya zauna a Yerusalem ya kuma yi anabci ̀̀̀a zamanin mulkin Sarki Yosiya. Ya yi rayuwa a zamani ɗaya da Irmiya.
- Ya tsauta wa mutanen Yahuda domin sun yiwa allolin ƙarya sujada. Annabce-anabcensa an rubuta su cikin littafin Zefaniya a Tsohon Alƙawari.
- Akwai mutane dayawa waɗanda aka kira su da sunan Zefaniya a Tsohon Alƙawari, yawancinsu firistoci ne.
(Hakanan duba: Irmiya, Yosiya, firist)
Wuraren da ake samunsa a Littafi Mai Tsarki:
- 2 Sarakuna 25:18
- Irmiya 52:24-25
- Zakariya 06:9-11
- Zefaniya 01:03