827 B
827 B
Bitrus, Simon Bitrus, Kefas
Gaskiya
Bitrus yana ɗaya daga cikin manzannin Yesu guda goma sha biyu. Shi shugaba ne mai mahimmanci a ikilisiya ta farko,
- Kafin Yesu ya kira shi ya zama almajirinsa, sunan Bitrus Siman ne.
- Daga baya Yesu ya kira shi "Kefas," ma'ana "dutse" a harshen Aramaik. Ma'anar sunan Bitrus "dutse" a harshen Grik.
- Allah ya yi aiki ta wurin Bitrus ya warkar da mutane ya kuma yi wa'azin labari mai daɗi akan Yesu.
- Litattafai biyu a cikin Sabon Alƙawari wasiƙu ne da Bitrus ya rubuta domin ya ƙarfafa ya kuma koyar da 'yan'uwa masu bada gaskiya.
(Hakanan duba: almajiri, manzanni)
Wuraren da ake samunsa a Littafi Mai Tsarki:
- Ayyukan Manzanni 08;25
- Galatiyawa 02:6-8
- Galatiyawa 02:12
- Luka 22:58
- Markus 03:16
- Matiyu 04:18-20
- Matiyu 08:14
- Matiyu 14:30
- Matiyu 26:33-35