ha_tw/bible/names/jezebel.md

643 B

Yezebel

Gaskiya

Yezebel ita ce muguwar matar Sarki Ahab na Isra'ila.

  • Yezebel ta zuga Ahab da sauran Isra'ila suyi bautar gumaka.
  • Ta kuma kashe annabawan Allah da yawa.
  • Yezebel ta sanya mutum marar laifi mai suna Nabot a kashe shi saboda Ahab ya sãce garkar inabin Nabot.
  • A ƙarshe ita ma Yezebel aka kashe ta saboda dukkan miyagun abubuwan da ta aikata. Iliya yayi anabcin yadda zata mutu kuma haka ya faru dai-dai yadda ya furta.

(Hakanan duba: Ahab, Iliya, allan ƙarya)

Wuraren da ake samunsa a Littafi Mai Tsarki:

  • 1 Sarakuna 16:31-33
  • 1 Sarakuna 19:1-3
  • 2 Sarakuna 09:07
  • 2 Sarakuna 09:31
  • Wahayin Yahaya 02:20