ha_tw/bible/names/isaiah.md

923 B
Raw Permalink Blame History

Ishaya

Gaskiya

Ishaya annabin Allah ne da ya yi anabci a kwanakin mulkin sarakuna huɗu na Yahuda, wato Uzziya, Yotam, Ahaz da Hezekiya.

  • Ya rayu ne a Yerusalem a lokacin da Asiriyawa ke kaiwa birnin hari a kwanakin mulkin Hezekiya.
  • Littafin Ishaya a cikin Tsohon Alƙawari na ɗaya daga babban litattafan a cikin Littafi Mai Tsarki.
  • Ishaya ya rubuta anabce-anabcen da waɗansun su suka cika tun yana raye.
  • Ishaya an san shi musamman kan anabcinsa da ya yi game da Mesaya wanda ya cika shekaru 700 bayan anabcin a lokacin da Yesu ke raye a duniya.
  • Yesu da almajiransa sun yanko aya daga anabcin Ishaya domin su koyar da mutane game da Mesaya.

(Hakanan duba: Ahaz, Asiriya, Kristi, Hezekiya, Yotam, Yahuda, annabi, Uzziya)

Wuraren da ake samunsa a Littafi Mai Tsarki:

  • 2 Sarakuna 20:1-3
  • Ayyukan Manzanni 28:26
  • Ishaya 01:1
  • Luka 03:4
  • Markus 01:01
  • Markus 07:06
  • Matiyu 03:03
  • Matiyu 04:14