653 B
653 B
Habakuk
Gaskiya
Habakuk annabi ne na Tsohon Alƙawari wanda ya yi rayuwa a wajejen lokacin da Sarki Yehoa'ikim ke mulkin Yahuda. Shima annabi Irmiya yana da rai a dai-dai wanan lokacin.
- Annabin shi ne ya rubuta littafin Habakuk a wajejen 600 BC a lokacin da Babilawa suka mamaye Yerusalem suka kwashe mutanen Yahuda da yawa zuwa bauta.
- Yahweh ya ba Habakuk anabci game da yadda "Kaldiyawa" (Babilawa) za su zo su mamaye mutanen Yahuda.
- Ɗaya daga cikin fittacen jawabin Habakuk shi ne: "Adalin mutum zai rayu ta wurin bangaskiya."
(Hakanan duba: Babila, Yehoa'ikim, Irmiya)
Wuraren da ake samunsa a Littafi Mai Tsarki:
- Habakuk 01:2