ha_tw/bible/names/dan.md

741 B

Dan

Gaskiya

Dan shi ne ɗa na biyar a cikin 'ya'yan Yakubu goma sha biyu kuma yana cikin kabilun Isra'ila goma sha biyu.Yankin da kabilar Dan ke zama yana yankin arewacin Kan'ana kuma ana kiran Kan'ama da wannan sunan.

  • A kwanakin Ibram, akwai birnin da ake kira Dan yana yamma da Urshalima.
  • A waɗansu shekaru can baya sai al'ummar Isra'ila ta shiga ƙasar alƙawari,da kuma wani garin na da ban mai suna Dan wanda ke misalin tazarar mil 60 a arewacin Urshalima,
  • Kalmra "Daniyawa na ma'anar zuriyar Dan" waɗanda suma zuriyarsa ne.

(Hakanan duba: Kan'ana, Yerusalem, kabilu sha biyu na Isra'il)

Wuraren da ake samunsa a Littafi Mai Tsarki:

  • 1 Tarihi 12:35
  • 1 Sarakuna 04:25
  • Fitowa 01:1-5
  • Farawa 14:14
  • Farawa 30:06