ha_tw/bible/names/beersheba.md

719 B

Biyasheba

Gaskiya

A lokacin Tsohon Alƙawari, Biyasheba wani birni ne mil 45 kudu maso yamma da Yerusalem a cikin hamada da yanzu ana ce da ita Negeb.

  • Hamadar dake kewaye da Biyasheba shi ne jejin da Hajaratu da Isma'ila suka yi yawo bayan Ibrahim ya sallame su daga rumfunansa.
  • Ma'anar sunan wannan birni shi ne "rijiyar da aka yi rantsuwa." An bashi wannan suna sa'ad da Ibrahim ya yi rantsuwa zai hukunta mazajen Sarki Abimelek domin sun ƙwace ɗaya daga cikin rijiyoyin Ibrahim.

(Hakanan duba: Abimelek, Ibrahim, Hajaratu, Isma'ila, Yerusalem, rantsuwa)

Wuraren da ake samunsa a Littafi Mai Tsarki:

  • 1 Sama'ila 03:20
  • 2 Sama;ila 17:11
  • Farawa 21:14
  • Farawa 21:31
  • Farawa 46:01
  • Nehemiya 11:30