ha_tw/bible/names/barabbas.md

491 B

Barabas

Gaskiya

Barabas ɗan kurkuku ne a Yerusalem lokacin da aka kama Yesu.

  • Barabas ɗan fashi ne wanda ya yi laifin kisan kai da tawaye gãba da gwamnatin Roma.
  • Sa'ad da Fontus Bilatus ya bada zaɓi ya saki Barabas ko Yesu, mutane suka zaɓi Barabas.
  • Sai Bilatus ya saki Barabas ya tafi baratacce, amma ya yanke wa Yesu hukuncin kisa.

(Hakanan duba: Bilatus, Roma)

Wuraren da ake samunsa a Littafi Mai Tsarki:

  • Yahaya 18:40
  • Luka 23:19
  • Markus 15:07
  • Matiyu 27:15-16