ha_tw/bible/kt/israel.md

961 B

Isra'ila, Isra'ilawa

Ma'ana

Kalmar nan "Isra'ila" ita ce kalmar da Allah ya ba Yakubu. Ma'anarta ita ce "Ya sha gwagwarmaya da da Allah."

  • Zuriyar Yakubu an san su da "mutanen Isra'ila" ko "banin Isra'ila" ko Isra'ilawa."
  • Allah ya yi yarjejeniya da mutanen Isra'ila. Su ne zaɓaɓɓun mutanensa.
  • Banin Isra'ila kabila goma sha biyu.
  • Tun bayan mutuwar Sarki Suleman, Isra'ila ta kasu gida biyu a sarauce: mulkin kudu, da ake kira "Yahuda," da mulkin arewa, da ake kira "Isra'ila."
  • Sau da yawa kalmar nan "Isra'ila" za'a iya fassara ta da "mutanen Isra'ila" ko "banin Isra'ila" ya danganta ga wurin.

(Hakanan duba: Yakubu, mulkin Isra'ila, Yahuda, banin, kabila goma sha biyu ta Isra'ila)

Wuraren da ake samunsa a Littafi Mai Tsarki:

  • 1 Tarihi 10:01
  • 1 Sarakuna 08:02
  • Ayyukan Manzanni 02:36
  • Ayyukan Manzanni 07:24
  • Ayyukan Manzanni 13:23
  • Yahaya 01:49-51
  • Luka 24:21
  • Markus 12:29
  • Matiyu 02:06
  • Matiyu 27:09
  • Filibiyawa 03:4-5