ha_tq/1ch/11/01.md

4 lines
236 B
Markdown

# Menene yasa duka Israila suke so su naɗa Dauda sarkin Israila?
Sun ce Dauda ne ƙashin su da kum Naman jikin su, a lokacin da saul ya ke sarki kaine ka bishe da su, Yahweh ta wurin sama'ila ya ce Dauda ne zai yi mulki akan Israila.