ha_tq/zec/14/01.md

220 B

Don menene za a raɓa ganimar Urushalima a tsakiyarsu?

Za a raɓa ganimar Urushalima a tsakiyarsu domin Yahweh zai tattara dukkan al'umma tsayayya da Urushalima domin yaƙi kuma za a ci birnin. Za a warwashe gidajen.