ha_tq/zec/04/08.md

415 B

Ta yaya ne mutanen za su san cewa Yahweh ya aika Zakariya wurinsu?

Mutanen za su sani a loƙacin da sun gan annabin ya cika; Hannun Zerubabel ya ɗora harsashen ginin wannan gidan kuma hannunsa ya kammala shi.

Menene mutanen za su gani a hannun Zerubabel?

Mutanen za su gan dunƙulen dutsen a hannun Zerubabel.

Menene fitilu bakwan ke nufi?

Fitilu bakwan idanun Yahweh ne da ke duba ko ina cikin duniya.