ha_tq/zec/01/20.md

210 B

Su wanene masassaƙa huɗu da Zakariya ya gani kuma menene za su yi?

Masassaƙan mutane ne da za su ƙori su kuma kakkarya ƙahonnin al'ummai wanda sun ɗaga ƙahon akan ƙasar Yahuda domin a watsar da ita.