ha_tq/rev/16/17.md

326 B

Menene ya faru sa'anda aka zuba tasar fushin Allah na bakwai?

Babban murya ta ce, "an gama!" sa'annan ga walkiya, aradu, da rawar ƙasa.

A wannan lokacin, Me Allah ya kira ya mai da hankali akai ya yi?

A wannan lokacin, Allah ya kira ya mai da hankali akak Babila mai girma, sai ya bawa Babila kwafi cike da fushin sa.