ha_tq/psa/57/03.md

333 B

Menene Dauda ya ce Allah zai aiko ma sa?

Dauda ya ce Allah zai aiko ma sa amincin alƙawarin Allah da amincinsa.

A cikin su wanene Dauda ya yi ƙarya?

Ya yi ƙarya a cikin waɗanda aka sa a wuta.

A ina ne Dauda ya roƙi Allah ya bar darajarsa ta zamana?

Dauda ya roƙi Allah ya bar darajarsa ta zma a bisan dukkan duniya.