ha_tq/psa/44/01.md

208 B

Mene ne maruɓuttan sun ji da kunnuwansu su?

Sun ji ayyukan da Allah yayi a kwanakinsu, da kwanakin ɗa.

Mene ne Allah yayi da hannuwansa?

Ya kore al'ummai da hannuwansa kuma ya dasa mutanen Isra'ila.