ha_tq/psa/105/24.md

201 B

Wane ne Allah yasa su ki mutane Isra'ila?

Allah yasa maƙiyan Isra'ila suka ki mutanen Allah.

Ina ne Musa da Haruna suka aikata alamunsa?

Musa da Haruna sun aikata alamunsa a tsakiyar Masarawa.