ha_tq/psa/101/04.md

287 B

Wane ne Dauda zai hallakar?

Zai hallaka duk wanda ya yiwa maƙwabcinsa yanke a asirce.

Wane ne irin mutane ne Dauda ya so su zauna a gefesa kuma su bauta masa?

Dauda yana so masu aminci na kasar su zauna a gefesa, kuma masu tafiya cikin gaskiya da rikon amana ne zasu bauta masa.