ha_tq/num/32/06.md

343 B

Menene ya sa Musa ya tunani ce wa zuriyar Gad da Ruben suna son su zauna a Yaza da Giliyad?

Ya tunani ce wa suna son su zauna a wurin domin su bar 'yan'uwan su su tafi yaki.

Menene Musa ya tsamani zai faru da zuciyar mutanen Isra'ila idan mutanen Gad da Ruben suka zauna a wurin?

Ya yi tsamani zuciyar mutanen Isra'ila zai samu karaya.