ha_tq/num/24/02.md

206 B

Me ya faru lokacin da Balaam ya daga idanu ya ga taron Isra'ila, kowanen su cikin kabilar sa?

Da Balaa ya daga idanun sa sai ya ga taron Isra'ila, Ruhun Allah ya sauko a kan Balaam sai ya karbi annabci.