ha_tq/num/20/10.md

235 B

Menene Musa ya kira mutanen kafin ya bug dutsen?

Musa ya kira su 'yan tawaye.

Menene ya faru da Musa ya bugi dutsen so biyu?

Da Musa ya bugi dutsen ruwa da yawa ya fito daga cikin dutsen kuma jama'a da dabobin su sun sha ruwar.