ha_tq/num/13/25.md

220 B

Yaya tsawon lokaci da mazan suka ci a duban kasar?

Mazajen suka dawo daga dubo kasar bayan kwanaki arba'in.

Ga wanene suka kawo kalmar banda Musa da Haruna?

Sun kuma kawo kalmar ga dukan jama'ar mutanen Isra'ila.