ha_tq/mrk/16/19.md

351 B

Menene ya faru da Yesu bayan da yayi magana da almajiransa?

Bayan da yayi magana da almajiransa, an dauki Yesu sama ya kuma zauna a hannun daman Allah.

Sai menene almajiran suka yi?

Sai almajiran suka tafi suna wa'azi a ko ina.

Sai menene Ubangiji ya yi?

Sai Ubangiji ya yi aiki da almajiransa ya kuma tabbatar da kalman da alamun al'ajibi