ha_tq/mrk/16/17.md

215 B

Menene alamun da Yesu ya ce zasu tafi da waɗanda suka yi ĩmanĩ?

Yesu ya ce wadanda suka yi ĩmanĩ za su kora aljanu, za su yi magana a yare dabam dabam, babu abinda zai cutar da su, kuma zasu warkas da wasu.