ha_tq/mrk/13/09.md

284 B

Menene Yesu ya ce zai faru da almajiran?

Yesu ya ce za a kai su gaban majalisa, a yi maku duka a majami'u, za ku kuma tsaya a gaban masu mulki da sarakuna saboda sunana.

Menene Yesu ya ce ya zama tilas ya faru tukuna?

Yesu ya ce tilas ne sai anyi wa mutane duka wa'azi tukuna.