ha_tq/mrk/10/38.md

269 B

Menene Yesu ya ce Yakubu da Yahaya za su jimre?

Yesu ya ce Yakubu da Yahaya za su jimre kofin da zai sha, da kuma baftisman da za a yi wa Yesu.

Yesu ya kyauta rokon Yakubu da Yahaya?

A'a, Yesu ya ce kujeran hannun dama da hannun hagun sa ba na sa bane ya ba da.