ha_tq/mrk/10/07.md

280 B

Menene Yesu ya ce mutane biyu, wato mata da miji sukan zama a lokacin da sun yi aure?

Yesu ya ce mutanen nan biyu su na zama jiki daya.

Menene Yesu ya ce game da abin da Allah ya haɗa tare a cikin aure?

Yesu ya ce duk abin da Allah ya haɗa tare, kada wani mutum ya raba.