ha_tq/mat/26/39.md

231 B

Wane roko ne Yesu ya yi wa Uban a addu'ansa?

Yesu ya roka cewa in zai yiwu kokon nan ya wuce shi.

Menene almajiran suke yi a loƙacin da Yesu ya dawo daga addu'a?

Almajiran suna barci a loƙacin da Yesu ya dawo daga addu'a.