ha_tq/mat/23/13.md

317 B

Wane suna ne Yesu yayi ta maimaita a kiran marubuta da Farisawa da ya bayyana halinsu?

Yesu ya sake kiran marubuta da Farisawan munafukai.

A loƙacin da marubuta da Farisawa suka sami almajiri, ɗan wanene shi?

A loƙacin da marubuta da Farisawa suka sami almajiri, ya na nan biyun ɗan wuta kamar yadda suke.