ha_tq/luk/21/34.md

216 B

Mene Yesu ya gargadi masu sauraran sa_kadda_ su yi tun da ranar zai zo ba zato ba tsammani.

Ya gargadi su kadda su yarda zukatar su ya zama da nauyin zina, shaye-shaye da buguwa, da kuma taraddadin wannan duniya.