ha_tq/lev/26/11.md

243 B

Idan mutanen sun yi abinda Yahweh ya ce masu su yi, menene yayi alkawari cewa zai yi masu?

Idan mutanen sun yi abinda Yahweh ya ce masu su yi, yayi alkawari cewa zai yi tafiya tare da su kuma ya zama Allahnsu, su kuma za su zama mutanensa.