ha_tq/jos/22/15.md

277 B

Menene wanda aka aika ya faɗawa ƙabilar Gad, da ƙabilar Ru'ubainu, da rabin ƙabilar Manasa sakon Israilawa ?

Wanda aka aika zuwa ƙabilar Gad da ƙabilar RU'ubainu da ƙabilar Manasa cewa " wane irin rashin adalci ne sukayi ga Allah na Israila ta gina wa kansu bagade?"