ha_tq/jos/10/01.md

214 B

Menene dalilin da ya sa mutanen Urshalima ke tsoron mutanen Gibeyon a kan sun yi wa'adi ma Israilawa?

Mutanen Yerusalem na tsoron mutanen Gibeyon saboda babban birnin ne, fiye da Ai, da kuma dukan jarumawan ta.